i don't for goodness sake know the reason why they killed this man that spread the sunnah to people ,but it's best known to ALLAH.ALLAH yaji kanshi da rahama,ameen .
i don't for goodness sake know the reason why they killed this man that spread the sunnah to people ,but it's best known to ALLAH.ALLAH yaji kanshi da rahama,ameen
Allah Ya baka ladan wannan da'wah. Makiyan sheikh jaafar kun tabe kun yi asara. Malam jafar ya gama isar da sakon Allah har cikin zukatan bayinsa kafin insha Allah yayi shahada. Allah Ya tozarta ku Ya wulakanta ku in bazaku shirya ba, amin.
Allah ya Jikan Mallam Ja'afar Mahmud Adam. Makiyansa kuma sai su dawwama a duniya idan za su iya? shi de ya huta, irin mutuwanda ya samu. irin mutuwan sahabbai da magabata na kwarai. wannan sheda ne gareshi da karantarwansa. Allah ya sa ka Aljannar Firdausi sakamakon yada sunnan manzonsa da kayi ga alummar musulmai.
This has been flagged as spam show
i don't for goodness sake know the reason why they killed this man that spread the sunnah to people ,but it's best known to ALLAH.ALLAH yaji kanshi da rahama,ameen .
zakariyauable 10 months ago
i don't for goodness sake know the reason why they killed this man that spread the sunnah to people ,but it's best known to ALLAH.ALLAH yaji kanshi da rahama,ameen
zakariyauable 10 months ago
Allah Ya baka ladan wannan da'wah. Makiyan sheikh jaafar kun tabe kun yi asara. Malam jafar ya gama isar da sakon Allah har cikin zukatan bayinsa kafin insha Allah yayi shahada. Allah Ya tozarta ku Ya wulakanta ku in bazaku shirya ba, amin.
1045at 2 years ago
Allah ya Jikan Mallam Ja'afar Mahmud Adam. Makiyansa kuma sai su dawwama a duniya idan za su iya? shi de ya huta, irin mutuwanda ya samu. irin mutuwan sahabbai da magabata na kwarai. wannan sheda ne gareshi da karantarwansa. Allah ya sa ka Aljannar Firdausi sakamakon yada sunnan manzonsa da kayi ga alummar musulmai.
kuranbrazil 2 years ago